26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
26 Ba ni da salama, ba ni da hutawa, Wahala ba za ta taɓa ƙarewa ba.”
duk da haka kana ba ni tsoro da mafarke-mafarke, kana tsorata ni da wahayi.
Saboda sunanka, ya Ubangiji, ka kiyaye raina; a cikin adalcinka, ka fid da ni daga wahala.
Ko Allah yana sauraron kukansa lokacin da ƙunci ya auko masa?
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Lokacin da nake zato zan sami salama in na kwanta a gadona don in huta,
Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.