2 Ayuba ya ce,
2 Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.
Sa’an nan mutum biyar ɗin nan da suka leƙi asirin ƙasar Layish suka ce wa ’yan’uwansu, “Kun san cewa ɗaya daga cikin gidajen nan yana da efod, waɗansu allolin iyali, siffar da aka sassaƙa da kuma gunki na zubi? To, kun san abin da za ku yi.”
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
“A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
Sa’an nan Ayuba ya amsa,
Sai Ayuba ya amsa,
Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Sa’an nan Ayuba ya amsa wa Ubangiji,