27 sai ya dubi hikima ya auna ta; ya tabbatar da ita, ya gwada ta.
27 Shi ya san hikimar, shi ya sanar, Ya tabbatar da ita, ya bincike ta sarai.
Sammai suna shelar ɗaukakar Allah; sararin sama suna furta aikin hannuwansa.
Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka da kuma hanya domin walƙiya,
Ya kuma ce wa mutum, ‘Tsoron Ubangiji shi ne hikima, kuma guje wa mugunta shi ne fahimi.’ ”