Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 27:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Tsoro zai kwashe shi kamar ambaliyar ruwa; Da dare iska za tă tafi da shi.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

20 Razana za ta auka musu kamar rigyawa. Da dare iska za ta tafi da su.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 27:20
17 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa ’yan fashi za su kai masa hari.


Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe yana bin shi duk inda ya je.


Cikin tashin hankali, ka jefa ni cikin zurfafa, a tsakiyar teku, ka kuma jujjuya ni a cikin ruwa; dukan raƙuman ruwanka da ambaliyarka sun bi ta kaina.


A wannan dare aka kashe Belshazar, sarkin Babiloniyawa,


Zurfi kan kira zurfi cikin rurin matsirgar ruwanka; dukan raƙuma da igiyoyi sun sha kaina.


Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni; rigyawan hallaka sun sha kaina.


Suna mutuwa nan take, a cikin tsakiyar dare; an girgiza mutanen amma sun wuce; an taɓa manya amma ba da hannun mutum ba.


An ɗauke su kafin lokacinsu yă cika, ruwa ya share tushensu.


Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?


Lokacin da ya cika cikinsa, Allah zai zuba fushinsa a kansa, zai daddaka shi.


Kamar mafarki haka zai ɓace, ba za a ƙara ganinsa ba zai ɓace kamar wahayi da dare.


A daren nan mala’ikan Ubangiji ya fita ya kashe dakaru dubu ɗari da tamanin da biyu a sansanin Assuriyawa. Da mutane suka farka da safe, sai ga gawawwaki ko’ina.


Da tsakar dare, sai Ubangiji ya karkashe dukan ’ya’yan fari a ƙasar Masar, tun daga ɗan farin Fir’auna, wato, magājinsa, har zuwa ɗan fari na ɗan sarƙa da yake kurkuku, har da ’ya’yan fari na dabbobi.


“Duk da haka kamar abu marar nauyi suke a kan ruwa; gefen ƙasar da suke, an la’anta ta, yadda ba wanda yake zuwa gonar inabinsu.


Ka share mutane cikin barcin mutuwa; suna kama da sabuwa ciyawar safiya,


Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ