1 Ayuba kuwa ya ci gaba da magana,
1 Ayuba ya amsa.
Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
Sa’an nan ya furta saƙonsa. “Maganar Bala’am ɗan Beyor, saƙon mutumin da idanunsa ke gani sarai,
Sai Bala’am ya furta abin da Allah ya faɗa masa ya ce, “Balak ya kawo ni daga Aram, sarkin Mowab ya kawo ni daga gabashin duwatsu. Ya ce, ‘Zo, ka la’anta mini Yaƙub; zo, ka tsine Isra’ila.’
Kamar ƙafafun gurgun da suka yi laƙwas haka karin magana yake a bakin wawa.
Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi ɓoyayyun abubuwa, abubuwan dā,
Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
sai ya yi annabcinsa ya ce, “Maganar Bala’am ɗan Beyor, saƙon mutumin da idanunsa ke gani sarai,
Duk surutanku kamar toka suke; kāriyarku na yimɓu ne.