5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
5 Hasken wata ba haske ba ne a gare shi, Ko taurari ma ba su da tsarki a gabansa.
In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
Gama abin da dā take da ɗaukaka, ba ta da ɗaukaka a yanzu, in aka kwatantata da mafificiyar ɗaukaka ta yanzu.
Sa’an nan wata zai ruɗe, rana ta ji kunya; gama Ubangiji Maɗaukaki zai yi mulki a kan Dutsen Sihiyona da kuma a cikin Urushalima, da kuma a gaban dattawanta, da ɗaukaka.
In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
ga mai tsabta ka nuna kanka mai tsabta, amma ga karkatacce, ka nuna kanka mai wayo.
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
“Lalle, na san wannan gaskiya ne. Amma ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
“Mutum haihuwar mace kwanakinsa kaɗan ne, kuma cike da wahala.