4 “A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
4 “Ba da 'yan adam nake faɗa ba, Ina da isasshen hanzarin da zai sa in yi fushi.
Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da kuma Allahna.
Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har kamar zan mutu. Ku dakata a nan, ku kuma yi tsaro tare da ni.”
Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
“Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya? Wane sa zuciya ne zai sa in yi haƙuri?
Kada ka yi zato baiwarka ’yar iska ce. Ina addu’a a nan saboda yawan azaba da baƙin cikin da nake ciki.”
Musa ya faɗa wa Isra’ilawa wannan magana, amma ba su kasa kunne a gare shi ba, don ɓacin rai saboda tsananin aikin bauta.
da za ka neme ni da laifi ka hukunta ni?