Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 21:30 - Sabon Rai Don Kowa 2020

30 cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

30 A ranar da Allah ya yi fushi, ya yi hukunci, A kullum mugun ne kaɗai yakan kuɓuta.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 21:30
22 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ubangiji yana yin kome domin amfaninsa, har ma da mugaye domin ranar masifa.


Ta wurin wannan magana ce aka ajiye sammai da ƙasa na yanzu domin wuta, an ajiye su kuma don ranar hukunci da hallaka ta mutane marasa tsoron Allah.


Amma saboda taurinkanka da zuciyarka marar tuba, kana tara wa kanka fushi a ranar fushin Allah, sa’ad da za a bayyana hukuncinsa mai adalci.


Ambaliyar ruwa za tă tafi da gidansa, ruwaye masu gudu a ranar fushin Allah.


Gama babbar ranar fushinsu ta zo, wa kuwa zai iya tsayawa?”


Su kamar raƙuman ruwan teku ne masu hauka, suna taƙama da tumbatsan kumfar kunyarsu. Su kamar taurari ne masu yawo barkatai, waɗanda aka ajiye mugun duhu saboda su har abada.


Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,


Ubangiji Allah mai kishi ne, mai sakayya kuma. Ubangiji Allah mai kishi ne, mai ɗaukar fansa kuma. Ubangiji yakan ɗauki fansa a kan maƙiyansa, yakan ci gaba da fushi a kan abokan gābansa.


Dukiya ba ta da amfani a ranar fushi, amma adalci kan yi ceto daga mutuwa.


Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.


“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.


Abin da Allah zai sa yă faru da mugu ke nan, gādon da Allah ya ba shi ke nan.”


“Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?


Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.


Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,


Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?


Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?


Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.


Amma Ishmayel ɗan Netaniya da mutanensa takwas suka tsere daga Yohanan suka gudu zuwa wurin Ammonawa.


Sai ya ce, “Ku mirgina manyan duwatsu ku rufe bakin kogon, sai ku sa waɗannan mutane su yi tsaron kogon.


Ba sa shan wata wahalar da sauran mutane ke sha; ba su da damuwa irin na ’yan adam.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ