Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 21:27 - Sabon Rai Don Kowa 2020

27 “Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

27 “Na san irin tunaninku na hassada,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 21:27
14 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?


Dukan umarnanka abin dogara ne; ka taimake ni, gama mutane suna tsananta mini ba dalili.


Gama abin yabo ne in mutum ya yi haƙuri cikin zafin wahalar rashin adalci saboda yana sane da Allah.


Ban yi wani laifi ba, duk da haka suna a shirye su fāɗa mini. Tashi ka taimake ni; dubi halin da nake ciki!


Bayan Ubangiji ya gaya wa Ayuba waɗannan abubuwa, ya ce wa Elifaz mutumin Teman, “Ina fushi da kai da abokanka guda biyu domin ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba, kamar yadda bawana Ayuba ya yi.


Ya kuma ji haushin abokan nan guda uku, don sun kāsa amsa wa Ayuba ko da yake sun nuna Ayuba ne yake da laifi.


Abin da Allah zai sa yă faru da mugu ke nan, gādon da Allah ya ba shi ke nan.”


mugun mutum bai taɓa daɗewa ba, farin cikin mutum na ɗan gajeren lokaci ne.


Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.


Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ