Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 21:21 - Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

21 Bayan rasuwar mutum, Ruwansa ne ya sani ko 'ya'yansa suna jin daɗi?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 21:21
8 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

An lissafta kwanakin mutum; ka riga ka ɗibar masa watanni, ka yi masa iyaka, ba zai iya wuce iyakar ba.


Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.


Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.


Ko an martaba ’ya’yansa maza, ba zai sani ba; Ko an wulaƙanta su, ba zai gani ba.


Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.


“Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ