Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 21:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 “Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

17 “An taɓa kashe hasken mugun mutum? Ko masifa ta taɓa fāɗa wa wani daga cikinsu? Allah ya taɓa hukunta wa mugu da fushi,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 21:17
13 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Maigidan bawan nan zai dawo a ranar da wannan bawan bai yi tsammaninsa ba, kuma a sa’ar da bai sani ba. Maigidan zai yayyanka shi, ya kuma ba shi rabonsa tare da marasa bangaskiya.


Sai wawayen suka ce wa masu hikimar, ‘Ku ɗan sassam mana manku; fitilunmu suna mutuwa.’


gama mugu ba shi da zuciya ta nan gaba, kuma fitilar mugaye za tă mutu.


In mutum ya zargi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, fitilarsa za tă mutu a tsakiyar duhu.


Hasken masu adalci kan haskaka ƙwarai, amma fitilar mugaye mutuwa take.


Azaban mugu da yawa suke, amma ƙaunar Ubangiji marar ƙarewa kan kewaye mutumin da ya dogara gare shi.


An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu, an kore shi daga duniya.


cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?


Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?


Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ