4 “Ba shakka ka san yadda abin yake tuntuni, tun da aka sa mutum cikin duniya,
4 “Hakika ka sani tun daga zamanin dā, Sa'ad da aka fara sa mutum a duniya,
Saman sammai na Ubangiji ne, amma ya ba da duniya ga mutum.
Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana; ya kamata yawan shekaru su koyar da hikima.’
Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
Allah ya albarkace su, ya kuma ce musu, “Ku yi ta haihuwa ku ƙaru da yawa, ku mamaye duniya, ku mallake ta. Ku yi mulki a bisa kifin teku, da tsuntsayen sararin sama, da kuma bisa kowace halitta mai rai wadda take rarrafe a ƙasa.”
abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba