29 Abin da Allah zai sa yă faru da mugu ke nan, gādon da Allah ya ba shi ke nan.”
29 “Wannan ita ce ƙaddarar mugaye, Wadda Allah ya ƙayyade musu.”
“Ga abin da mugaye za su samu gādon da azzalumi zai samu daga Maɗaukaki.
Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake, haka wurin zaman wanda bai san Allah ba yake.”
Maigidan zai farfasa masa jiki da bulala, yă kuma ba shi wuri tare da munafukai, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Ba daga bakin Maɗaukaki ne bala’i da abubuwa masu kyau suke fitowa ba?
Sai Ayuba ya amsa,
cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
Rabonku ne wannan, sashen da na auka muku,” in ji Ubangiji “domin kun manta da ni kuka kuma dogara ga allolin ƙarya.
‘Ba shakka an hallaka maƙiyanmu, wuta kuma ta ƙona dukiyarsu.’