22 “Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
22 Yanzu shekaruna wucewa suke yi, Ina bin hanyar da ba a komawa.”
Amma mutum yana mutuwa a bizne shi; daga ya ja numfashinsa na ƙarshe, shi ke nan.
In mutum ya mutu, ko zai sāke rayuwa? In haka ne zan daure kwanakin da nake shan wahala har su wuce.
An lissafta kwanakin mutum; ka riga ka ɗibar masa watanni, ka yi masa iyaka, ba zai iya wuce iyakar ba.
sa’ad da mutane suke jin tsoron tudu da kuma hatsarori a tituna; sa’ad da itacen almon ya toho, fāra kuma ya yi ta jan jikinsa da ƙyar, sha’awace-sha’awace sun kafe. Daga nan mutum ya tafi madawwamiyar gidansa ya bar masu makoki suna ta yi.
Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
kafin in koma inda na fito, ƙasa mai duhu da inuwa sosai,
a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.