Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 16:20 - Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

20 Ina so Allah ya ga hawayena, Ya kuma ji addu'ata.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 16:20
15 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

A lokacin da Yesu ya yi rayuwa a duniya, ya yi addu’o’i da roƙe-roƙe tare da kuka mai zafi da kuma hawaye ga wannan wanda yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa ji shi saboda tsananin bangirman da ya yi.


Na kawo gunagunina a gabansa; a gabansa na faɗa wahalata.


A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi, amma ni mutum ne mai addu’a.


Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.


Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.


Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.


Fuskata ta yi ja don kuka idanuna sun kukumbura;


a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.


Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai


“Ya raba ni da ’yan’uwana maza; abokaina sun zama baƙi gare ni.


“Ya Ubangiji, ka tuna yadda na yi tafiya a gabanka da aminci da zuciya ɗaya, na kuma aikata abin da yake daidai a gabanka.” Sai Hezekiya ya yi kuka mai zafi.


Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ