26 ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
26 Wannan mutum mai girmankai ne, ɗan tawaye.
Ka sa abokan gābana suka juya suka gudu, na kuma hallaka abokan gābana.
Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
Cikin lokacin wahalarsa Sarki Ahaz ya ƙara zama marar aminci ga Ubangiji.
“Yahuda, ’yan’uwanka za su yabe ka; hannuwanka za su kasance a wuyan abokan gābanka, ’ya’yan mahaifinka maza za su rusuna maka.
domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
“Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
Fir’auna ya ce, “Wane ne Ubangiji da zan yi biyayya da shi, har in bar Isra’ila su tafi? Ban san Ubangiji ba, kuma ba zan bar Isra’ila su tafi ba.”
Ba wani daga gabas ko yamma ko hamada da zai ɗaukaka mutum.