20 Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
20 “Mugun mutum mai zaluntar sauran mutane Zai kasance da wahala muddin ransa.
“Ga abin da mugaye za su samu gādon da azzalumi zai samu daga Maɗaukaki.
“Domin me Maɗaukaki ba zai sa ranar shari’a ba? Don me waɗanda suka san shi suke faman samun irin ranakun nan?
Mun san cewa dukan halitta tana nishi sai ka ce mace mai naƙuda har yă zuwa wannan lokaci.
Wannan ita ce muguntar da take faruwa a cikin dukan abubuwa a duniya. Ƙaddara ɗaya ce take a kan kowa. Amma zukatan mutane cike suke da mugunta, akwai kuma hauka a zukatansu yayinda suke a raye, bayan haka kuma sai su mutu.
Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai, don mu sami zuciyar hikima.
(waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
Ga shi, yau kana kori na daga ƙasar, zan zama a ɓoye daga fuskarka, zan kuma zama mai yawo barkatai, duk wanda ya same ni kuwa zai kashe ni.”