17 “Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
17 “Yanzu ka saurara, ya Ayuba, ga abin da na sani.
“Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
“Ku ji maganata, ku masu hikima; ku saurare ni, ku masu ilimi.
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
“Mun yi nazarin wannan, kuma gaskiya ne. Saboda haka ka ji, ka kuma yi amfani da shi.”
mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
“Idanuna sun ga waɗannan duka, kunnuwana sun ji sun kuma gane.