22 Zafin jikinsa kaɗai yake ji yana kuka wa kansa ne kaɗai.”
22 Ciwon jikinsa da ɓacin zuciyarsa kaɗai yake ji.”
Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
Sa’ad bala’i ya auku, mugaye kan fāɗi, amma ko a mutuwa masu adalci suna da mafaka.
Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
Ni ba kome ba ne sai dai fata da ƙashi, da ƙyar na tsira.
Ko an martaba ’ya’yansa maza, ba zai sani ba; Ko an wulaƙanta su, ba zai gani ba.
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,