Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 10:6 - Sabon Rai Don Kowa 2020

6 da za ka neme ni da laifi ka hukunta ni?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

6 In haka ne, me ya sa kake bin diddigin dukan laifofina, Kana farautar dukan abin da na yi?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 10:6
13 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’


A rigunanku mutane kan sami jinin matalauta marasa laifi, ko da yake ba ku kama su suna fasawa su shiga ba. Duk da haka


da Allah bai gane ba, da yake ya san asiran zuciya?


Ka karye hannun mugaye da kuma mugun mutum; ka nemi hakki daga gare shi saboda muguntar da ba za a gane ba.


Ba shakka a lokacin ne za ka lura da matakaina amma ba za ka kula da zunubaina ba.


Saboda haka, kada ku shari’anta kome tun lokaci bai yi ba. Ku jira sai Ubangiji ya zo. Zai bayyana abin da yake a ɓoye a cikin duhu a sarari, zai kuma tone nufin zukatan mutane. A lokacin ne fa kowa zai karɓi yabo daga wurin Allah daidai gwargwado.


Amma daga can in kuka nemi Ubangiji Allahnku, da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku, za ku same shi.


In na yi zunubi, me na yi maka, kai mai lura da mutane? Don me ka sa ni a gaba? Na zame maka kaya mai nauyi ne?


Abubuwa nawa na yi waɗanda ba daidai ba, kuma zunubi ne? Ka nuna mini laifina da zunubina.


“A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?


Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ