Amos 1:8 - Sabon Rai Don Kowa 20208 Zan hallaka sarkin Ashdod da kuma mai riƙe da sandar mulki na Ashkelon. Zan hukunta Ekron, har sai dukan Filistiyawa sun mutu,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki8 Zan kawar da masu sarautar biranen Ashdod da Ashkelon, Zan karɓe sandan mulkin Ekron. Sauran Filistiyawa da suka ragu kuma, Za su mutu duka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |