2 Sarakuna 6:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Sai mutumin Allah ya ce, “Daidai ina ya fāɗa?” Da ya nuna masa wurin, sai Elisha ya yanka ɗan sanda ya jefa a wurin, ya sa kan gatarin ya taso sama. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Sa'an nan Elisha ya ce, “Daidai ina ya fāɗa?” Da ya nuna masa wurin, sai ya karyi tsumagiya, ya jefa a wurin, ya sa ruwan gatarin ya taso bisa kan ruwan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |