2 Sarakuna 5:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Annabin ya amsa ya ce, “Muddin Ubangiji wanda nake bauta masa yana a raye, ba zan karɓi kome ba.” Ko da yake Na’aman ya yi ta roƙonsa, amma ya ƙi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Amma Elisha ya ce, “Na rantse da Ubangiji, wanda nake bauta masa, ba zan karɓi kome ba.” Ya yi ta roƙonsa ya karɓa, amma ya ƙi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |