2 Sarakuna 4:2 - Sabon Rai Don Kowa 20202 Elisha ya amsa mata ya ce, “Me kike so in yi miki? Ki faɗa mini, me kike da shi a gidanki?” Sai ta ce, “Baiwarka ba ta da kome a can, sai ɗan tulun man zaitun.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki2 Sai Elisha ya ce mata, “Me zan yi miki? Ki faɗa mini abin da kike da shi a gida.” Ta ce, “Ni dai ba ni da kome a cikin gidan, sai dai kurtun mai.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |