2 Sarakuna 4:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Elisha ya ce mata, “War haka baɗi, za ki riƙe ɗa na kanki.” Sai ta ce masa, “A’a, ranka yă daɗe, mutumin Allah, kada ka ruɗi baiwarka!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Elisha kuwa ya ce mata, “Baɗi war haka za ki rungumi ɗa na kanki.” Sai ta ce, “A'a, ya shugabana, mutumin Allah, kada fa ka yi mini ƙarya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |