9 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda mahaifinsa ya yi.
9 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji kamar yadda tsohonsa ya yi.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, ya bi munanan al’adun al’umman da Ubangiji ya kora a gaban Isra’ilawa.
A wannan lokaci, hafsoshin Nebukadnezzar sarkin Babilon suka kawo wa Urushalima yaƙi, suka kuma kewaye ta.
Ya yi ta yawo a cikin zakoki, gama yanzu shi zaki ne mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda Manasse mahaifinsa ya yi.
Ya bi duk gurbin mahaifinsa a kome, ya yi sujada ga gumakan da mahaifinsa ya yi wa, ya kuma durƙusa musu.