19 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda Yehohiyakim ya yi.
19 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji kamar yadda Yehoyakim ya yi.
Ya kuma aika mugunta a gaban Ubangiji yadda kakanninsa suka yi.
“ ‘Ya kai ƙazantaccen mugu, yerima Isra’ila, wanda kwanansa ta zo, wanda lokacin hukuncinsa ya cika fal,
“ ‘Amma kamar ’ya’yan ɓauren nan marasa kyau, waɗanda sun yi muni har ba a iya ci,’ in ji Ubangiji, ‘haka zan yi da Zedekiya sarkin Yahuda, fadawansa da sauran mutanen da suka tsira a Urushalima, ko suna a wannan ƙasa ko suna zama a Masar.
Ya yi abin da yake mugu a gaban Ubangiji Allahnsa kuma bai ƙasƙantar da kansa a gaban Irmiya annabi, wanda ya yi magana kalmar Ubangiji ba.
Sarki Zedekiya ya aikata abin da yake mugu a gaban Ubangiji kamar yadda Sarki Yehohiyakim ya yi.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda Manasse mahaifinsa ya yi.