20 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda Manasse mahaifinsa ya yi.
20 Ya aikata mugun abu a gaban Ubangiji kamar yadda tsohonsa, Manassa ya yi.
“Ku mutane masu taurinkai, da zukata da kuma kunnuwa marasa kaciya! Kuna kama da kakanninku. Kullum kuna tsayayya da Ruhu Mai Tsarki!
To, sai ku ci gaba ku cikasa ayyukan da kakanninku suka fara!
“Manasse, sarkin Yahuda ya aikata waɗannan ƙazantattun zunubai. Ya aikata mugunta fiye da ta Amoriyawan da suka riga shi, ya kuma sa Yahuda ta bauɗe ta wurin yin zunubi saboda gumakansa.
“Ga shi ku kuma, tarin masu zunubi, kuna tsaya a matsayin kakanninku, kuna sa Ubangiji yă sāke husata da Isra’ila.
Ya bi duk gurbin mahaifinsa a kome, ya yi sujada ga gumakan da mahaifinsa ya yi wa, ya kuma durƙusa musu.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yadda kakanninsa suka yi.
Ya kuma aika mugunta a gaban Ubangiji yadda kakanninsa suka yi.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda mahaifinsa ya yi.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda Yehohiyakim ya yi.