2 Sarakuna 20:8 - Sabon Rai Don Kowa 20208 Hezekiya ya tambayi Ishaya, “Wace alama ce za tă nuna cewa Ubangiji zai warkar da ni, kuma cewa in tafi haikalin Ubangiji kwana uku daga yanzu?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki8 Hezekiya kuwa ya ce wa Ishaya, “Mece ce alama, cewa Ubangiji zai warkar da ni har in haura zuwa Haikalin Ubangiji a rana ta uku?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |