2 Sarakuna 19:32 - Sabon Rai Don Kowa 202032 “Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce game da sarkin Assuriya, “Ba zai shiga birnin nan ba ko yă harba kibiya a nan. Ba zai kusace ta da garkuwa ko yă yi mata zoben yaƙi ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki32 Saboda haka Ubangiji ya ce, “Sarkin Assuriya ba zai zo birnin ba, ko ya harba kibiya, ko ya zo kusa da shi da garkuwa, ko ya tsiba masa tudu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |