2 Sarakuna 19:20 - Sabon Rai Don Kowa 202020 Sai Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo zuwa wurin Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, na ji addu’arka game da Sennakerib sarkin Assuriya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki20 Sa'an nan Ishaya, ɗan Amoz, ya aika wa Hezekiya cewa, “Ubangiji Allah na Isra'ila ya ji addu'arka, ya kuma amsa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |