2 Sarakuna 17:27 - Sabon Rai Don Kowa 202027 Sai sarkin Assuriya ya ba da umarni cewa, “A sami wani daga cikin firistocin da aka kwaso zuwa bauta daga Samariya, yă koma yă zauna a can, yă koya wa mutanen abin da allahn ƙasar yake bukata.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki27 Sa'an nan Sarkin Assuriya ya umarta a aiki firist ɗaya daga cikin firistocin da aka kwashe daga can, ya tafi, ya zauna can domin ya koya musu shari'ar Allahn ƙasar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |