2 Samaʼila 21:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Har yanzu yaƙi ya sāke ɓarke tsakanin Filistiyawa da Isra’ila. Sai Dawuda ya gangara tare da mutanensa don su yaƙi Filistiyawa, gajiya ta kama shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Ana nan sai Filistiyawa suka kai wa Isra'ilawa yaƙi. Dawuda kuwa ya gangara tare da jama'arsa, suka yi yaƙi da Filistiyawa. Dawuda kuwa ya gaji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |