2 Samaʼila 17:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Da Hushai ya zo wurinsa, sai Absalom ya ce, “Ahitofel ya ba da wannan shawara. Mu yi abin da ya ce? In ba haka ba, sai ka ba mu ra’ayinka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Da Hushai ya zo, sai Absalom ya ce masa, “Ga shawarar da Ahitofel ya bayar, mu bi ta? Ko kuwa? Kai, me ka ce?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |