2 Samaʼila 17:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Yanzu sai ku aika wa Dawuda saƙo nan da nan ku ce masa, ‘Kada ka kwana a mashigai cikin hamada; ka tabbata ka haye ba faci, in ba haka ba sarki da dukan mutanensa za su hallaka.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Yanzu sai ka aika da sauri a faɗa wa Dawuda, kada ya kwana a bakin jeji a daren yau, amma ya haye don kada a hallaka shi tare da mutanensa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |