2 Samaʼila 15:8 - Sabon Rai Don Kowa 20208 Yayinda bawanka yake zama a Geshur, a Aram, na yi wannan alkawari, na ce, ‘In Ubangiji ya komo da ni Urushalima, zan yi wa Ubangiji sujada a Hebron.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki8 Gama na yi wa'adi sa'ad da nake zaune a Geshur ta Suriya. Na yi wa'adi cewa, ‘Idan dai Ubangiji ya komar da ni Urushalima zan bauta masa.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |