2 Samaʼila 12:7 - Sabon Rai Don Kowa 20207 Sai Natan ya ce wa Dawuda, “Kai ne mutumin! Ga abin da Ubangiji, Allah ya ce, ‘Na naɗa ka sarki bisa Isra’ila, na kuma cece ka daga hannun Shawulu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki7 Sai Natan ya ce wa Dawuda, “Kai ne mutumin. In ji Ubangiji Allah na Isra'ila, ‘Na naɗa ka Sarkin Isra'ila, na cece ka daga hannun Saul. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |