1 Tarihi 17:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Sai Sarki Dawuda ya shiga ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Allah, kuma wane ne iyalina, da ka kawo ni har zuwa nan? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Sarki Dawuda kuwa ya shiga alfarwa, ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Allah, mene kuma gidana da za ka yi mini haka? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |