47 Da Hadad ya mutu, Samla daga Masreka ya gāje shi a matsayin sarki.
Sa’ad da Hadad ya rasu, Samla daga Masreka ya gāje shi.
Sa’ad da Husham ya mutu, Hadad ɗan Bedad, wanda ya ci Midiyan da yaƙi a cikin ƙasar Mowab, ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Awit.
Sa’ad da Samla ya mutu, Sha’ul daga Rehobot na kogi ya gāje shi a matsayin sarki.