1 Sarakuna 9:13 - Sabon Rai Don Kowa 202013 Sai ya ce, “Wanda irin garuruwa ke nan ka ba ni, ɗan’uwana?” Saboda haka ya kira su Ƙasar Kabul, sunan da suke da shi har wa yau. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki13 Don haka ya ce wa Sulemanu, “Dan'uwa, waɗanne irin garuruwa ke nan da ka ba ni?” Saboda haka har yanzu ana kiran ƙasar Kabul, wato marar amfani. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |