1 Sarakuna 21:5 - Sabon Rai Don Kowa 20205 Matarsa Yezebel ta shiga ciki ta tambaye shi, ta ce, “Me ya sa ka kumbura? Me ya sa ba za ka ci abinci ba?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki5 Yezebel, matarsa kuwa ta zo wurinsa, ta ce masa, “Me ya sa ka damu, ka ruɗe haka, har ka ƙi cin abinci?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |