2 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya, ta ce,
2 Sa'an nan Ubangiji ya ce wa Iliya,
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.
Maganar da ta zo wa Irmiya ke nan daga Ubangiji.
A daren nan maganar Allah ta zo wa Natan cewa,
Amma waɗannan kalmomin Allah suka zo wa Shemahiya, mutumin Allah, cewa,
To, Iliya mutumin Tishbe, daga Tishbe a Gileyad, ya ce wa Ahab, “Muddin Ubangiji, Allah na Isra’ila wanda nake bauta wa yana a raye, ba za a yi raɓa ko ruwan sama a ’yan shekaru masu zuwa ba, sai ko na faɗa haka.”
“Ka bar nan, ka nufi wajajen gabas, ka ɓuya a Rafin Kerit, gabas da Urdun.
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya cewa,