Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




1 Sarakuna 17:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya, ta ce,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

2 Sa'an nan Ubangiji ya ce wa Iliya,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




1 Sarakuna 17:2
9 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.


Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.


Maganar da ta zo wa Irmiya ke nan daga Ubangiji.


A daren nan maganar Allah ta zo wa Natan cewa,


Amma waɗannan kalmomin Allah suka zo wa Shemahiya, mutumin Allah, cewa,


To, Iliya mutumin Tishbe, daga Tishbe a Gileyad, ya ce wa Ahab, “Muddin Ubangiji, Allah na Isra’ila wanda nake bauta wa yana a raye, ba za a yi raɓa ko ruwan sama a ’yan shekaru masu zuwa ba, sai ko na faɗa haka.”


“Ka bar nan, ka nufi wajajen gabas, ka ɓuya a Rafin Kerit, gabas da Urdun.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ