1 Sarakuna 13:3 - Sabon Rai Don Kowa 20203 A wannan rana mutumin Allah ya ba da alama, “Ga alamar da Ubangiji ya furta. Wannan bagade zai tsage yă rabu kashi biyu, tokar da yake a kansa za tă zuba a ƙasa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki3 Ya kuma ba da alama a wannan rana cewa, “Wannan ita ce alamar da Ubangiji ya faɗa, za a rushe bagaden, a zubar da tokar da take bisansa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |