1 Samaʼila 9:26 - Sabon Rai Don Kowa 202026 Da asuba sai suka tashi, Sama’ila ya kira Shawulu daga ɗakin sama ya ce, “Ka shirya, zan sallame ka.” Da Shawulu ya shirya, sai Sama’ila da Shawulu suka fita waje tare. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki26 Ya kwanta, ya yi barci. Da asuba, Sama'ila ya kira Saul ya ce, “Tashi, in sallame ka.” Saul kuwa ya tashi, shi da Sama'ila suka fita waje zuwa kan titi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |