1 Samaʼila 25:10 - Sabon Rai Don Kowa 202010 Nabal ya ce wa mutanen Dawuda, “Wane ne wannan Dawuda? Wane ne wannan ɗan Yesse? Yawancin bayi suna tayar wa iyayengijinsu a kwanakin nan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki10 Nabal ya amsa wa barorin Dawuda, ya ce, “Wane ne Dawuda? Wane ne ɗan Yesse? A kwanakin nan akwai barori da yawa waɗanda suka tayar wa iyayengijinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |