1 Samaʼila 2:27 - Sabon Rai Don Kowa 202027 Wani mutum ya zo wurin Eli ya ce masa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ashe ban bayana kaina sosai ga mahaifinka lokacin da yake a Masar a ƙarƙashin Fir’auna ba? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki27 Wani annabi ya zo wurin Eli da saƙo daga wurin Ubangiji ya ce, “Sa'ad da kakanka Haruna da iyalinsa suke bauta wa Fir'auna a Masar, na bayyana kaina gare shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |