1 Samaʼila 14:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Sai tsoro ya kama dukan sojojin Filistiyawa, waɗanda suke cikin sansanin da waɗanda suke fili, har da waɗanda suke waje, da kuma waɗanda suke kai hari, ƙasa ta girgiza. Allah ne ya kawo wannan rikicewa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Dukan Filistiyawan da suke a filin suka ji tsoro, da mahara da sauran sojoji suka yi rawar jiki, ƙasa ta girgiza, aka yi babbar gigicewa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |