1 Samaʼila 10:18 - Sabon Rai Don Kowa 202018 ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na fito da Isra’ila daga Masar, na kuma cece ku daga hannun Masarawa da dukan mulkokin da suka wahalshe ku.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki18 Ya ce musu, “In ji Ubangiji Allah na Isra'ila, ‘Ni na fito da Isra'ilawa daga Masar, na cece ku daga Masarawa da kuma daga hannun mulkokin da suka wahalshe ku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |