1 Samaʼila 10:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Shawulu ya ce, “Ya tabbatar mana cewa an riga an sami jakuna.” Amma bai gaya wa ɗan’uwan mahaifinsa abin da Sama’ila ya ce game da sarauta ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Saul kuwa ya ce wa kawunsa, “Ya faɗa mana a fili an gane jakunan.” Amma bai faɗa wa kawunsa zancen sarautar da Sama'ila ya faɗa masa ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |