1 Samaʼila 1:17 - Sabon Rai Don Kowa 202017 Eli ya ce, “In haka ne, to, ki sauka lafiya, Allah na Isra’ila kuma yă ba ki abin da kika roƙa daga gare shi.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki17 Sai Eli ya ce mata, “Ki sauka lafiya, Allah na Isra'ila ya amsa miki roƙonki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |